Bello Kagara

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
(an turo daga Bello kagara)
Bello Kagara

Bello Kagara ya kasance ɗan'uwa ne ga Abubakar Imam baban marubuci,kuma yana daya daga cikin mawallafan littattafai a Kasar Hausa na farko. Littafin Bello Kagara wanda ya sanya ma suna ‘GANDOKI’ yana daya daga cikin wa inda aka kai gasar da ‘Rupert East’ ya sanya domin gyare-gyare da kuma wallafawa.[1]

Wallafa[gyara sashe | gyara masomin]

  • Ganɗoki

Kamar yadda sunan littafin yake Gandoki haka zalika shine sunan Jarumin littafin. Kamar ‘Ruwan Bagaja’ shima marubucin littafin ne ke bada tarihin rayuwarsa, bisa ga buƙatar yara.[1]

Bibiliyo[gyara sashe | gyara masomin]

  • Furniss, Graham. (1996). Poetry, prose and popular culture in Hausa. International African Institute. Edinburgh: Edinburgh University Press for the International African Institute. ISBN 978-1-4744-6829-9. OCLC 648578425.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. 1.0 1.1 Furniss, Graham. (1996). Poetry, prose and popular culture in Hausa. International African Institute. Edinburgh: Edinburgh University Press for the International African Institute. p.p 20-25 ISBN 978-1-4744-6829-9.