Benjamin Kangau Nenkavu (an haife shi a ranar 14 ga watan Yuni 1993) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na Namibia wanda ke taka leda a matsayin ɗan wasa mai tsaron baya a ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Buildcon ta Zambia da kuma ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Namibia. [1]
↑Kambaekwa, Carlos (20 November 2018). "Tigers'
Nenkavu signs for big spending Zambian club …more
footballers seeing Zambia's lucrative market" . New
Era . Retrieved 13 July 2020.