Jump to content

Berita Kabwe

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Berita Kabwe
Rayuwa
Haihuwa 17 Disamba 1990 (34 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 

Berita Kabwe (an haife ta a ranar 17 ga watan Disamba shekarar 1990) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne ɗan ƙasar Zimbabwe wanda ke taka leda a matsayin ɗan wasan tsakiya a ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta NWFL Premiership Rivers Angels FC da kuma ƙungiyar mata ta ƙasar Zimbabwe .

Aikin kulob

[gyara sashe | gyara masomin]

Berita Kabwe ya buga wa Flame lily a Zimbabwe da kuma Rivers Angels a Najeriya.

Ayyukan kasa da kasa

[gyara sashe | gyara masomin]

Kabwe ya taka leda a Zimbabwe a babban mataki yayin gasar COSAFA ta mata ta shekarar 2017 .

Samfuri:Zimbabwe squad 2016 Africa Women Cup of Nations