Bonginkosi Makume
Appearance
| Rayuwa | |||||||||||||||||||
|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
| Haihuwa | 7 Nuwamba, 1995 (30 shekaru) | ||||||||||||||||||
| Sana'a | |||||||||||||||||||
| Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||
Bonginkosi Makume(an haife shi a ranar 7 ga watan Nuwamba shekara ta alif ɗari tara da casa'in da biyar 1995) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na Afirka ta Kudu wanda ke taka leda a matsayin mai tsaron baya a ƙungiyar Upington City ta Afirka ta Kudu ta Farko. [1]
An sanya sunan Makume a cikin tawagar farko ta Afirka ta Kudu don gasar cin kofin COSAFA na 2023 .
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Bonginkosi Makume at Soccerway. Retrieved 11 January 2024.