Bourahim Jaotombo (an haife shi a ranar 19 ga watan Satumba 1992) ƙwararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na Malagasy wanda ke taka leda a matsayin ɗan wasan gaba ga kungiyar ƙwallon ƙafa ta CNaPS Sport da kuma ƙungiyar ƙasa ta Madagascar. [1][2]
Ya buga gasar COSAFA ta shekarar 2018 inda ya zura kwallaye biyu. [3]K
↑"Bourahim Jaotomb" . footballdatabase.edu.
Retrieved 6 August 2018.
↑Strydom, Marc (2 June 2018). "Bafana coach Stuart
Baxter not taking Madagascar lightly in Cosafa
quarters" . The Times (South Africa) . Retrieved 6
August 2018.