Byumba

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

Byumba[gyara sashe | gyara masomin]

Byumba

Wuri
Map
 1°34′46″S 30°04′10″E / 1.5794°S 30.0694°E / -1.5794; 30.0694
JamhuriyaRuwanda
Province of Rwanda (en) FassaraNorthern Province (en) Fassara
District of Rwanda (en) FassaraGicumbi District (en) Fassara
Sector of Rwanda (en) FassaraByumba Sector (en) Fassara
Babban birnin
Yawan mutane
Faɗi 36,401 (2012)
Labarin ƙasa
Altitude (en) Fassara 2,237 m
Bayanan tarihi
Ƙirƙira 1925
Bayanan Tuntuɓa
Kasancewa a yanki na lokaci
UTC+02:00 (en) Fassara

Byumba birni ne, da ke arewacin Ruwanda, kuma shi ne babban birnin gundumar Gicumbi. Gida ne ga Kauyen Yara na SOS. Garin yana da tazarar kilomita 60 (mil 37), arewa da babban birnin Kigali.[1] Wannan wurin yana da tazarar kilomita 30 (mil 19), kudu da iyakar ƙasa da ƙasa da Uganda a Gatuna.

Yawan jama'a[gyara sashe | gyara masomin]

Ya zuwa shekarar 2012, an kiyasta yawan mutane a Byumba a 75,463.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]