Cadi Mané

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

Cadi Mané likita ce kuma 'yar siyasa a Guinea Bissau wacce ta yi ministan tsaro daga shekarun 2014 zuwa 2015.

Sana'a[gyara sashe | gyara masomin]

Mane likitar sojoji ce. [1] An naɗa ta a matsayin ministar tsaro a gwamnatin Firayim Minista Domingos Simões Pereira a ranar 4 ga watan Yuli 2014.[2][3] [4] Ta yi aiki har zuwa watan Agusta 2015, lokacin da Shugaba José Mário Vaz ya kori gwamnati. [5]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "La Guinea Bissau sulla strada del futuro". Marx 21 (in Italian). 1 September 2014. Retrieved 9 May 2017.CS1 maint: unrecognized language (link)
  2. "Inclusive government appointed". The Economist. 9 July 2014. Retrieved 9 May 2017.
  3. Rocha, Antonio (4 July 2014). "Guiné-Bissau tem novo Governo". DW (in Portuguese). Retrieved 9 May 2017.CS1 maint: unrecognized language (link)
  4. Rocha, Antonio (4 July 2014). "Guiné-Bissau tem novo Governo". DW (in Portuguese). Retrieved 9 May 2017.CS1 maint: unrecognized language (link)
  5. "Guinea-Bissau president dismisses government". Al Jazeera. 14 August 2015. Retrieved 9 May 2017.