Chisom Dike

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Chisom Dike
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

16 Satumba 2021 -
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

11 ga Yuni, 2019 - 16 Satumba 2021
Rayuwa
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa Peoples Democratic Party

Chisom Promis Dike dan majalisar dokoki ne na Najeriya mai wakiltar mazabar Eleme, Tai da Oyigbo na jihar Rivers a majalisar wakilai.

Dike, dan jam’iyyar PDP ne kuma dan majalisar jiha mai wakiltar mazabar Oyigbo a majalisar dokokin jihar Ribas kafin ya lashe zaben majalisar dokoki ta kasa a 2019.[1]

Bayan rantsar da shi a matsayin dan majalisar tarayya, Dike ya gabatar da kudirin binciken wata gobara da ta tashi a bututun mai na NNPC a Kom Kom da lzuoma na karamar hukumar Oyigbo ta jihar Rivers. Yan majalisar dai sun amince da kudirin inda suka kafa kwamitin wucin gadi domin gudanar da bincike a kan lamarin.[2][3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Edozie, Victor; Harcourt, Port (2019-03-02). "Here is the list of House of Representatives members from Rivers State". Daily Trust. Archived from the original on 2019-07-12. Retrieved 2019-07-12.
  2. "Rivers Rep dumps PDP for APC | Premium Times Nigeria" (in Turanci). 2021-09-16. Retrieved 2022-02-22.
  3. News, The Realm (2019-07-09). "Reps probe Rivers pipeline explosion following Hon. Chisom Dike's motion". The Realm News. Archived from the original on 2019-07-12. Retrieved 2019-07-12.