Jump to content

DM Aderibigbe

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
DM Aderibigbe
Rayuwa
Haihuwa jahar Legas, 1989 (36/37 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta Jami'ar jahar Lagos
Boston University Master of Fine Arts (en) Fassara
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a maiwaƙe da university teacher (en) Fassara
Kyaututtuka

Damilola Michael (DM) Aderibigbe (an haife shi a shekara ta 1989) mawaƙi ne ɗan Najeriya kuma masanin adabi da ke Hattiesburg a garin Mississippi. Shi Mataimakin Farfesa ne na rubutun ƙirƙira a Cibiyar Marubuta a Jami'ar Kudancin Mississippi .

Rayuwarsa Ta Kuruciya Da Karatunsa

[gyara sashe | gyara masomin]

An haife shi a Legas, Aderibigbe ya sami digiri na farko a fannin tarihi a Jami'ar Legas a shekarar 2014, bayan haka kuma ya sami damar shiga shirin MFA a fannin rubuce-rubucen kirkire-kirkire a Jami'ar Boston, inda ya samu Robert Pinsky Global Fellowship. [1] Bayan ya kammala karatunsa na digiri na biyu a 2017, ya wuce Jami'ar Jihar Florida inda ya sami digirin digiri a 2022, wanda ya fi karkata a Fannin Turanci da Rubutun Ƙirƙira, tare da kuma tabo a Adabin Baƙar fata na Duniya. [2]

farkon rayuwa

[gyara sashe | gyara masomin]
  1. Empty citation (help)
  2. Empty citation (help)