Wannan mukalar bata da Reference (Manazarta) ko daya, ka taimaka ta hanyar samar da Manazarta daga littafi ko yanar gizo, duba wannan shafin domin samun masaniya akan yanda zaka samar da Reference (Manazarta) a cikin wannan mukalar.
Birnin Zinder daga sama, hoto daga sansanin turawan mulkin mallaka na Faransa a shekarar (1906).
Damagaram Wata tsohuwar masarauta ce da akayi a yankin Kudu maso gabashin kasar Jamhuriyar Nijar a yanzu, wato yankin birnin Zinder kenan. Itadai wannan masarauta ta Damagaram anyita ne tun kafin zuwan turawan mulkin mallaka.