Dele Gboluga Ikengboju
Appearance
|
| |||
11 ga Yuni, 2019 - District: Okitipupa/Irele | |||
| Rayuwa | |||
| Haihuwa | 23 ga Yuni, 1967 (58 shekaru) | ||
| ƙasa | Najeriya | ||
| Sana'a | |||
| Sana'a | ɗan siyasa | ||
| Mamba |
house of representatives (en) | ||
| Imani | |||
| Jam'iyar siyasa | Peoples Democratic Party | ||

Dele Gboluga Ikengboju (an haife shi 23 ga Yuni 1967) masanin harhada magunguna ne kuma ɗan siyasa[1] wanda ya yi aiki a matsayin ɗan Majalisar Wakilai ta Tarayyar Najeriya, mai wakiltar mazabar Okitipupa/Irele daga 2019 zuwa 2023.
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ dailytrust (24 February 2019). "2019 Elections: INEC Declares PDP Candidate Winner Of Okitipupa/Irele Federal Constituency". Retrieved December 23, 2023.