Jump to content

Dele Gboluga Ikengboju

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Dele Gboluga Ikengboju
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

11 ga Yuni, 2019 -
District: Okitipupa/Irele
Rayuwa
Haihuwa 23 ga Yuni, 1967 (56 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Mamba house of representatives (en) Fassara
Imani
Jam'iyar siyasa Peoples Democratic Party

Dele Gboluga Ikengboju (an haife shi 23 ga Yuni 1967) masanin harhada magunguna ne kuma ɗan siyasa[1] wanda ya yi aiki a matsayin ɗan Majalisar Wakilai ta Tarayyar Najeriya, mai wakiltar mazabar Okitipupa/Irele daga 2019 zuwa 2023.

[1]

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. dailytrust (24 February 2019). "2019 Elections: INEC Declares PDP Candidate Winner Of Okitipupa/Irele Federal Constituency". Retrieved December 23, 2023.