Dozie Nwankwo
21 Nuwamba, 2019 - District: Njikoka/Dunukofia/Anaocha | |||
| Rayuwa | |||
| Haihuwa | 28 ga Augusta, 1975 (50 shekaru) | ||
| Sana'a | |||
| Mamba |
house of representatives (en) | ||
| Imani | |||
| Jam'iyar siyasa | All Progressives Grand Alliance | ||
Dozie Ferdinand Nwankwo (an haife shi ranar 8 ga watan Mayu, 1975) ɗan siyasan Najeriya ne wanda ya wakilci Njikoka/ Anaocha da Dunukofia Federal Constituency a Majalisar Wakilai. Shi mamba ne a jam’iyyar All Progressives Grand Alliance (APGA). Ya ci zaben fidda gwani a karkashin jam’iyyar All Progressives Grand Alliance (APGA) na gundumar Anambra ta tsakiya don zaben Sanata na 2023. Sai dai kuma ya sha kaye a hannun dan takarar jam’iyyar Labour Party (LP).[1] [2]
Tarihi
[gyara sashe | gyara masomin]Dozie Ferdinand Nwankwo (an haife shi 8 ga Mayu 1975) ɗan siyasan Najeriya ne wanda ya wakilci Njikoka/ Anaocha da Dunukofia Federal Constituency a Majalisar Wakilai. Shi mamba ne a jam’iyyar All Progressives Grand Alliance (APGA). Ya ci zaben fidda gwani a karkashin jam’iyyar All Progressives Grand Alliance (APGA) na gundumar Anambra ta tsakiya don zaben Sanata na 2023. Sai dai kuma ya sha kaye a hannun dan takarar jam’iyyar Labour Party (LP).