Edward Ikem Okeke
Appearance
| Rayuwa | |
|---|---|
| Haihuwa | 1 ga Augusta, 1942 |
| ƙasa | Najeriya |
| Mutuwa | 2 ga Yuli, 1995 |
| Karatu | |
| Makaranta |
University of Cambridge (en) |
| Harsuna | Turanci |
| Sana'a | |
| Sana'a |
ɗan siyasa, trade unionist (en) |
| Imani | |
| Jam'iyar siyasa |
People's Redemption Party (en) |

Edward Ikem Okeke an haife shi data watan Agusta ta shekarar alif dari tara arba'in biyu a Yankin Najeriya dake karkashin Burtaniya wanda daga biyu ga wata Yuni ta shekarar alif dari tara da casa'in da biyar ta koma jahar Anambra dake Najeriya, yayi karatu a gamammiyar yankin Rasha, dan siyasa ne mai goyon bayan jin dadin al'umma, malami, shugaban kungiyar kasuwanci. Ya rike mukamin mataimakin shugaban Najeriya ta jam'iyar People's Redemption Party a jamhuriya ta biyu. [1]
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.