FC Ogbalu

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
FC Ogbalu
Rayuwa
Haihuwa 1927
Mutuwa 1990
Sana'a
Sana'a Malami

Cif Frederick Chidozie Ogbalu // ⓘ (1927-1990) wanda aka fi sani da FC Ogbalu, masanin ilimin harsunan Najeriya ne kuma malami. An fi saninsa da daidaita harshen Igbo</ref>[1][2] kuma ana kiransa "uba" na harshe da al'adun Igbo. A shekarar 1949, ya kafa kungiyar bunƙasa Harshen Igbo da Al'adun Igbo. Ogbalu ya yi shugabancin al’umma tsawon shekaru.

Ayyukan Ogbalu sun yi tasiri sosai a harshen Igbo da al’adun Igbo. An yaba masa da taimakawa wajen daidaita harshen Igbo da kuma inganta amfani da shi. Ana kuma yaba masa da taimakawa wajen kiyaye al’adun Igbo.[3]

Ogbalu ya rasu a shekarar 1990. Ana tunawa da shi a matsayin sa na farko a fannin nazarin harshe da al’adun Igbo.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Echeta, Chikodi (11 January 2012). Still in the Shadow of Death. Lulu.com. pp. 51–52. ISBN 9781471002700.
  2. N. Emenyonu, Ernest (2021). The Literary History of the Igbo Novel: African Literature in African Languages (illustrated ed.). Taylor & Francis Limited. p. 160. ISBN 9781032174792.
  3. Zabus, Chantal (2007). The African palimpsest: indigenization of language in the West African europhone novel. Rodopi. p. 33. ISBN 978-90-420-2224-9.