Fatima Hamza

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

Fatima Hamza jaruma ce a masana antar fim ta Hausa wato Kannywood, sabuwar jaruma ce a masana antar fim ta fito a fitaccen fim din Nan mai farin jini nasu Lawal Ahmad Mai suna IZZAR SO, shine silar ɗaukakar ta a duniya. Kyakkyawar budurwa ce wacce take tasowa a masana antar, ta fito a matsayin PA ta yarinyar matawalle Mai suna hajiya nafisa a kamfanin matawalle.[1]

Takaitaccen Tarihin Ta[gyara sashe | gyara masomin]

Fatima hamza jaruma shine cikakken sunan ta Amma anfi sanin ta da suna PA ta fim din Izzar so. Jarumar Hausa Fulani ce Haifaaffiyar jihar Kano.[2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]