Fatumata Djau Baldé

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Fatumata Djau Baldé
Minister of Foreign Affairs (en) Fassara

2003 - 2003
Minister of Foreign Affairs (en) Fassara

Rayuwa
ƙasa Guinea-Bissau
Karatu
Harsuna Portuguese language
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Fatumata Djau Baldé ta kasance ministar harkokin wajen Guinea-Bissau har sai da aka yi juyin mulki a watan Satumban 2003.

Ta ɗauki muƙamai da dama a gwamnatin Guinea Bissau. Ta kasance Sakatariyar Haɗin Kan Jama'a da Samar da Aiki, Ministar yawon buɗe ido da kuma Ministar Harkokin ƙasashen Waje. [1] Ta kasance ministar harkokin waje a gwamnatin shugaba Kumba Yala da aka zaɓa, amma mulkinta ya takaita ne saboda an yi juyin mulkin soja a watan Satumban shekarar 2003.[2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. female ministers of foreign affairs, Guide2womenleaders, Retrieved 13 February 2016
  2. Europa Publications (2003). Africa South of the Sahara 2004. Psychology Press. p. 543. ISBN 978-1-85743-183-4.