Fissures (film)
Fissures (film) | |
---|---|
Asali | |
Lokacin bugawa | 2009 |
Asalin harshe | Larabci |
Ƙasar asali | Moroko |
Characteristics | |
Genre (en) | drama film (en) |
Direction and screenplay | |
Darekta | Hicham Ayouch (en) |
Marubin wasannin kwaykwayo | Hicham Ayouch (en) |
External links | |
Fissures fim ne da aka shirya shi a shekarar 2009 na Morocco wanda Hicham Ayouch ya ba da umarni.[1]
Takaitaccen bayani[gyara sashe | gyara masomin]
A cikin birnin Tangiers wasu mutane uku da ke gefen al'umma suna neman soyayya da kubuta sun taru don su samu soyayya da juna: Abdelsellem, wani mutum da ya fita daga kurkuku, Noureddine, babban abokinsa, da Marcela, wani ɗan ra'ayi na Brazil., Wanda yawuce gona da iri da kuma kashe kansa.[2]
Martani[gyara sashe | gyara masomin]
Fim ɗin ya samu yabo sosai a Faransa.[3]
Kyautattuka[gyara sashe | gyara masomin]
- Festival Nacional de Tánger 2010
Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]
- ↑ "tt1550479". Retrieved 26 June 2022.
- ↑ "Fissures (2009) synopsis". Retrieved 26 June 2022.
- ↑ "Fissures - Maghreb des films". www.maghrebdesfilms.fr. Retrieved 2023-02-13.