Georgette Florence Koyt-Deballé

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Georgette Florence Koyt-Deballé
Rayuwa
Haihuwa 25 ga Augusta, 1960 (63 shekaru)
ƙasa Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya
Karatu
Makaranta Paris-Sorbonne University - Paris IV (en) Fassara
Thesis director André Crépin (en) Fassara
Sana'a
Sana'a Malami
Employers University of Bangui (en) Fassara

Georgette Florence Koyt-Deballé (an haife ta a shekara ta 1960) shugabar gudanarwa ce a fannin ilimi daga Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya.[1]

Rayuwa[gyara sashe | gyara masomin]

Bayan tayi karatu a Faransa, a shekara ta 1988 Koyt-Deballé ta zama farfesa a Turanci a Jami'ar Bangui a shekara ta 1988. Daga shekarun 2011 zuwa 2013, ta kasance shugabar jami'ar Bangui.[1]

Ayyuka[gyara sashe | gyara masomin]

  • C'est la vie: poèmes, Bangui, 2007.
  • Nago, u, Comment s'en sortir, Bangui, 2008.[1]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. 1.0 1.1 1.2 Richard Bradshaw; Juan Fandos-Rius (2016). "Koyt-Deballé, Georgette Florence (1960–)". Historical Dictionary of the Central African Republic. Rowman & Littlefield Publishers. pp. 384–5. ISBN 978-0-8108-7992-8.