Habiba Atta Forson

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Habiba Atta Forson
Rayuwa
Haihuwa Kumasi, 1945 (78/79 shekaru)
ƙasa Ghana
Sana'a
Sana'a sports executive (en) Fassara, Dan wasan tsalle-tsalle da association football coach (en) Fassara

Habiba Atta Forson (an haife ta 18 ga watan Agusta) it’s tsohuwar mai kula da ƙwallon ƙafa ce ta Ghana kuma tsohuwar 'yar wasan tsere da filin wasa na Ghana. A ranar 24 ga watan Oktoba, 2019, ta tsaya takara kuma ta yi nasarar yin aiki a Majalisar Zartarwa ta Hukumar Kwallon Kafa ta Ghana, inda ta zama mace daya tilo da ke aiki a majalisar zartarwa ta Hukumar Kwallon Kafa ta Ghana. An san ta da kasancewa mutum na farko da ta fara gabatar da wasan ƙwallon ƙafa na mata a Ghana .

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]