Hakkin Ɗan Adam a Gambia

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Hakkin Ɗan Adam a Gambia
human rights by country or territory (en) Fassara
Bayanai
Ƙasa Gambiya
Wuri
Map
 13°30′N 15°30′W / 13.5°N 15.5°W / 13.5; -15.5

An dauki hakkin bil adama a Gambia a karkashin Yahya Jammeh bashi da inganci.[1] A watan Disamba, 2016, ya sha kaye a zabe a hannun Adama Barrow, wanda ya yi alkawarin inganta hakkin dan Adam a kasarsa.[2] Rahoton "'Yanci a Duniya" na shekarar 2018 ya sanya Gambiya a matsayin "wani 'yanci". (partly free)[3] Ayyukan LGBT ba bisa ka'ida ba ne,[4] kuma hukuncin daurin rai da rai ne.[5]

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


Duba kuma[gyara sashe | gyara masomin]

  • Fataucin mutane a Gambia
  • Hakkin LGBT a Gambia

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Gambia" . Human Rights Watch . Retrieved 2017-11-02.
  2. "The Gambia: President Adama Barrow pledges reforms" . www.aljazeera.com . Retrieved 2017-11-02.
  3. "Gambia, The" . freedomhouse.org . Archived from the original on 2018-01-22. Retrieved 2018-01-22.
  4. "The Gambia passes bill imposing life sentences for some homosexual acts" . The Guardian . Associated Press. 2014-09-08. ISSN 0261-3077 . Retrieved 2017-11-02.
  5. "The Gambia passes bill imposing life sentences for some homosexual acts" . The Guardian . Associated Press. 2014-09-08. ISSN 0261-3077 . Retrieved 2017-11-02.