Hargeisa

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Globe icon.svgHargeisa
Hargeysa (so)
Flag of Hargeisa.svg Hargeisa Local Government Logo.svg
HargeisaDrone.jpg

Wuri
Hargeisa map.jpg Map
 9°33′56″N 44°03′38″E / 9.56556°N 44.06056°E / 9.56556; 44.06056
Regions of Somaliland (en) FassaraMaroodi Jeeh (en) Fassara
Babban birnin
Yawan mutane
Faɗi 760,000 (2015)
• Yawan mutane 23,030.3 mazaunan/km²
Labarin ƙasa
Yawan fili 33 km²
Altitude (en) Fassara 1,260 m
Bayanan Tuntuɓa
Kasancewa a yanki na lokaci
UTC+02:00 (en) Fassara
Wasu abun

Yanar gizo hargeisacitygov.org

Hargeisa (lafazi : /hargeyesa/) birni ne, da ke a jihar Somaliland, a ƙasar Somaliya. Shi ne babban birnin jihar Somaliland. Hargeisa tana da yawan jama'a 1,100,000, bisa ga jimillar 2017. An gina birnin Hargeisa kafin karni na sha takwas.