Harin Bom a Mubi, 2017

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Harin Bom a Mubi, 2017
attempted murder (en) Fassara
Bayanai
Kwanan wata 2017
Wuri
Map
 10°16′N 13°16′E / 10.27°N 13.27°E / 10.27; 13.27

A ranar 21 ga watan Nuwamban 2017, an kai harin ƙuna baƙin wake a garin Mubi da ke jihar Adamawa a Najeriya. [1] Wani matashi ya tayar da bam din a cikin wani masallaci a lokacin da masu ibada suka isa Masallacin domin gudanar da sallar asuba a babban garin da ke gabashin Najeriya, inda suka kashe mutane 50. [1]

Alhakin kai harin[gyara sashe | gyara masomin]

Babu wata ƙungiya da ta ɗauki alhakin kai harin. Babbar ƙungiyar Boko Haram ta fara tayar da kayar baya a shekarar 2009. Sune ke kai mafi yawan hare-haren da ke afkuwa a Najeriya tun a wancan lokaci. Ana zarginsu da kai harin bam, da kuma hare-haren da aka kai a Mubi a 2012, 2014 da 2018.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. 1.0 1.1 Suicide bomber kills worshippers at mosque in Mubi