Hassan Karimou

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Hassan Karimou
Ɗan Adam
Bayanai
Jinsi namiji
Ƙasar asali Najeriya
Shekarun haihuwa 1959
Sana'a athlete (en) Fassara
Wasa Wasannin Motsa Jiki
Sports discipline competed in (en) Fassara long-distance running (en) Fassara
Participant in (en) Fassara 1988 Summer Olympics (en) Fassara

Hassan Karimou (an haife shi a shekara ta 1959) ɗan tseren nesa ne na Nijar.[1] Ya yi takara a tseren gudun fanfalaƙi na maza a gasar Olympics ta bazara ta 1988.[2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]