Hukumar Kwallon Kafa ta Jamhuriyar Musulunci ta Mauritaniya

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Hukumar Kwallon Kafa ta Jamhuriyar Musulunci ta Mauritaniya
Bayanai
Iri association football federation (en) Fassara
Ƙasa Muritaniya
Aiki
Mamba na FIFA, Confederation of African Football (en) Fassara da Kungiyar Kwallon Kafa ta Yammacin Afirka
Mulki
Hedkwata Ksar (en) Fassara
Mamallaki Kungiyar Kwallon Kafa ta Yammacin Afirka, Union of Arab Football Associations (en) Fassara da Confederation of African Football (en) Fassara
Tarihi
Ƙirƙira 1961

ffrim.org


Hukumar Kwallon Kafa ta Jamhuriyar Musulunci ta Mauritaniya (FFRIM) (Larabci: اتحاد الجمهورية الإسلامية الموريتانية لكرة القدم‎; French: Fédération de Football de la République Islamique de Mauritanie ) ita ce hukumar kula da kwallon kafa a Mauritania.[1] An kafa ta a cikin shekarar 1961, tana da alaƙa da FIFA a shekarar 1970 da CAF a 1976.[2] Tana shirya gasar ƙwallon ƙafa ta ƙasa da ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta ƙasa.[3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. CAF and FIFA, 50 years of African football-the DVD, 2009
  2. CAF and FIFA, 50 years of African football-the DVD, 2009
  3. Omar Almasri. "Mauritania's big football plans-Football". Al Jazeera English. Retrieved 2013-12-03.

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]