Jump to content

Ibrahim Abdullahi Dutse

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ibrahim Abdullahi Dutse
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

11 ga Yuni, 2019 - 2023
District: Dutse/Kiyawa
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

2019
Rayuwa
Haihuwa 24 Nuwamba, 1959 (66 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Ibrahim Abdullahi Dutse ya kasance ɗan siyasan kasar Najeriya ne. Ya kasance memba mai wakiltar Dutse/Kiyawa Federal Constituency a majalisar wakilai. An haife shi a ranar 24 ga watan Nuwamba 1959, ya fito ne daga jihar Jigawa. A shekarar 2015 aka zaɓe shi a matsayin ɗan majalisar wakilai, sannan kuma aka sake zaɓensa a shekarar 2019 a ƙarƙashin inuwar jam’iyyar All Progressives Congress (APC). [1] [2]

  1. "Citizen Science Nigeria". citizensciencenigeria.org (in Turanci). Retrieved 2025-01-06.
  2. "Legislator Details - ConsTrack Track and Report on Governement Funded Projects in Nigeria". www.constrack.ng. Retrieved 2025-01-06.