Ibrahima N'Diaye (Ɗan ƙwallon ƙafa)

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ibrahima N'Diaye (Ɗan ƙwallon ƙafa)
Rayuwa
Haihuwa 26 ga Faburairu, 1964 (60 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 

Ibrahima N'Diaye (an haife shi a shekara ta 1964) shi ne ɗan wasan ƙwallon ƙafa ta ƙasar Senegal. Ya buga wa tawagar ƙwallon ƙafa ta Senegal wasanni bakwai daga 1992 zuwa 1995.[1] An kuma sanya sunan shi a cikin ƴan wasan Senegal da za su taka leda a gasar cin kofin ƙasashen Afrika a cikin shekarar 1992.[2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]