Ibrahima N'Diaye (Ɗan ƙwallon ƙafa)
Appearance
| Rayuwa | |||||||||||||||||||
|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
| Haihuwa | 26 ga Faburairu, 1964 (62 shekaru) | ||||||||||||||||||
| Sana'a | |||||||||||||||||||
| Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||
Ibrahima N'Diaye (an haife shi a shekara ta 1964) shi ne ɗan wasan ƙwallon ƙafa ta ƙasar Senegal. Ya buga wa tawagar ƙwallon ƙafa ta Senegal wasanni bakwai daga 1992 zuwa 1995.[1] An kuma sanya sunan shi a cikin ƴan wasan Senegal da za su taka leda a gasar cin kofin ƙasashen Afrika a cikin shekarar 1992.[2]