Ibrahima N'Diaye (an haife shi a shekara ta 1964) shi ne ɗan wasan ƙwallon ƙafa ta ƙasar Senegal. Ya buga wa tawagar ƙwallon ƙafa ta Senegal wasanni bakwai daga 1992 zuwa 1995.[1] An kuma sanya sunan shi a cikin ƴan wasan Senegal da za su taka leda a gasar cin kofin ƙasashen Afrika a cikin shekarar 1992.[2]