Jump to content

Isa Hassan Jama'are

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Isa Hassan Jama'are
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

6 ga Yuni, 2015 -
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

6 ga Yuni, 2011 -
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

5 ga Yuni, 2007 -
Rayuwa
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa All Progressives Congress

Isa Hassan Jama'are ɗan siyasan Najeriya ne, dan majalisar wakilai daga mazabar Jama'are/Itas-Gadau tarayya, jihar Bauchi.[1] An sake zaɓe shi a karo na uku a ranar 28 ga Maris 2015.

  1. Alkassim, Balarabe; Bauchi (2017-05-02). "Rep gives Gov. Abubakar pass mark". Daily Trust (in Turanci). Archived from the original on 2019-12-24. Retrieved 2019-12-24.

Hanyoyin hadi na Waje

[gyara sashe | gyara masomin]