It's Egbe
Appearance
| Bayanai | |
|---|---|
| Iri | Sashen gudanarwa |
| Ƙasa | Najeriya |
Ita Egbe ƙauye ne a ƙaramar hukumar Ipokia ta jihar Ogun mai yawan jama'a a shekara ta 1776 zuwa shekarar 1963 bisa ga ƙidayar jama'a ta Najeriya, an lura da shi saboda yawan ayyukan noma a yankin da kuma kasancewarsa ɗaya saga manyan masu noman dabino a karamar hukumar Ipokia ta jihar Ogun.
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.