Izetta Sombo Wesley

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Izetta Sombo Wesley
Rayuwa
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 

Izetta Sombo Wesley ita ce shugabar Kungiyar kwallon kafa ta Laberiya, wacce ke kula da ƙwallon ƙafa a Liberia, gami da ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta ƙasa.[1] Wesley ita ce mace ta farko a Afirka da ta jagoranci ƙungiyar ƙwallon ƙafan lokacin da ta karɓi iko a watan Fabrairun shekara ta 2004. An sake zabar Wesley a watan Maris na shekara ta 2006 na tsawon shekaru 4.

Bayanan da aka ambata[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "'It's not realistic': Could a woman ever be elected US Soccer president? | USA | The Guardian". amp.theguardian.com. Retrieved 2022-05-26.