John Saka

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
John Saka
Rayuwa
Karatu
Makaranta University of East Anglia (en) Fassara
University of Malawi (en) Fassara
Sana'a
Sana'a chemist (en) Fassara
Employers University of Malawi (en) Fassara

Farfesa John Danwell Kalenga Saka shi ne mataimakin shugaban jami'ar Mzuzu na yanzu wanda ya maye gurbin Dr.Robert Ridley wanda ya janye aikinsa a shekarar 2017.[1]

Saka kuma shi ne tsohon mataimakin shugaban jami'ar Malawi wanda ya gaji Farfesa Mkali Idruss Samson Sajidu.[2][3]

An haife shi a Malawi kuma ya yi karatu a Kwalejin Chancellor, Jami'ar Malawi da Jami'ar Gabashin Anglia (PhD, Chemistry).[4] Daga nan ya zama malami a fannin kimiyyar Physical Chemistry a Jami'ar Malawi a shekarar 1986 inda ya zama Farfesa a shekarar 2002. An naɗa shi a matsayin Mataimakin Shugaban Jami'ar Malawi a ranar 2 ga watan Disamba 2013. Shi ne kuma shugaban hukumar shirya jarabawar Malawi.[5]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Mzuzu University has a new Vice Chancellor:Professor John Kalenga Saka". Malawi Nyasa Times-Malawi Breaking News in Malawi. Archived from the original on 2019-05-17.
  2. "UNIMA Council Appoints Professor Sajidu as new vice-chancellor". Malawi Nyasa Times-Malawi Breaking News in Malawi. Archived from the original on 2022-03-25.
  3. "Prof John Saka is new Vice Chancellor University of Malawi". Malawi Nyasa Times - Malawi breaking news in Malawi. Archived from the original on 2013-11-29.
  4. "Professor John Danwell Kalenga Saka". acgt.co.za. Archived from the original on 2017-04-25. Retrieved 2014-01-28.
  5. "New board members hired for Malawi National Examinations Board, National Library". Malawi Nyasa Times - Malawi breaking news in Malawi. Archived from the original on 2015-07-30.