Jump to content

Kabir Garba Marafa

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Kabir Garba Marafa
mamba a majalisar dattijai ta Najeriya

9 ga Yuni, 2015 - ga Yuni, 2019
District: Zamfara Central
mamba a majalisar dattijai ta Najeriya

9 ga Yuni, 2011 - 4 ga Yuni, 2015
District: Zamfara Central
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

5 ga Yuni, 2007 - 6 ga Yuni, 2011
Rayuwa
Haihuwa 1960 (65/66 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Kaduna
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa All Nigeria Peoples Party
Peoples Democratic Party
ɗan siyasa ne

Kabir Garba Marafa Ɗan siyasa ne da aka zaɓa a matsayin Sanata a Zamfara ta Tsakiya a cikin jihar Zamfara, Najeriya a zaɓen watan Afrilun 2011, wanda ke kan tikitin jam'iyyar All Nigeria People Party (ANPP).[1]

Injiniya Kabir Garba Marafa ya kasance tsohon kwamishinan albarkatun ruwa a jihar Zamfara. Ya sauya sheƙa daga jam'iyyar People's Democratic Party PDP zuwa ANPP gabanin zaɓen. Ya yi karo da Sanata mai ci Hassan Muhammed Nasiha (Hassan Gusau), wanda ya yi takara a ƙarƙashin jam’iyyar PDP.[2]

  1. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2011-08-14. Retrieved 2020-01-05.
  2. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2011-10-09. Retrieved 2020-01-05.