Kabir Garba Marafa
Appearance
|
| |||||||
9 ga Yuni, 2015 - ga Yuni, 2019 District: Zamfara Central
9 ga Yuni, 2011 - 4 ga Yuni, 2015 District: Zamfara Central
5 ga Yuni, 2007 - 6 ga Yuni, 2011 | |||||||
| Rayuwa | |||||||
| Haihuwa | 1960 (65/66 shekaru) | ||||||
| ƙasa | Najeriya | ||||||
| Karatu | |||||||
| Makaranta | Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Kaduna | ||||||
| Sana'a | |||||||
| Sana'a | ɗan siyasa | ||||||
| Imani | |||||||
| Jam'iyar siyasa |
All Nigeria Peoples Party Peoples Democratic Party | ||||||


Kabir Garba Marafa Ɗan siyasa ne da aka zaɓa a matsayin Sanata a Zamfara ta Tsakiya a cikin jihar Zamfara, Najeriya a zaɓen watan Afrilun 2011, wanda ke kan tikitin jam'iyyar All Nigeria People Party (ANPP).[1]
Injiniya Kabir Garba Marafa ya kasance tsohon kwamishinan albarkatun ruwa a jihar Zamfara. Ya sauya sheƙa daga jam'iyyar People's Democratic Party PDP zuwa ANPP gabanin zaɓen. Ya yi karo da Sanata mai ci Hassan Muhammed Nasiha (Hassan Gusau), wanda ya yi takara a ƙarƙashin jam’iyyar PDP.[2]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2011-08-14. Retrieved 2020-01-05.
- ↑ "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2011-10-09. Retrieved 2020-01-05.