Kenan Markneh

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Kenan Markneh
Rayuwa
Haihuwa Adama (en) Fassara, 30 ga Maris, 1998 (26 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 

Kenean Markneh Maleko ( Amharic : Kenean Markneh; an haife shi a ranar 30 ga watan Maris shekarar 1998) ƙwararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na Habasha wanda ke taka leda a matsayin ɗan wasan tsakiya mai kai hari ga ƙungiyar Tsaro ta Premier League ta Habasha da kuma ƙungiyar ƙasa ta Habasha .

Ayyukan kasa da kasa[gyara sashe | gyara masomin]

Kenean ya fara buga wasansa na farko na kasa da kasa tare da tawagar kasar Habasha a 0-0 2019 na neman cancantar shiga gasar cin kofin Afrika da Kenya a ranar 10 ga watan Oktoba shekarar 2018.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]