Kungiyar Kwallon Kafa ta Matan Mali 'Yan Kasa da Shekaru 20

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Kungiyar Kwallon Kafa ta Matan Mali 'Yan Kasa da Shekaru 20
Bayanai
Iri Ƙungiyar Ƙwallon Ƙafar Ƙasa da women's national association football team (en) Fassara
Ƙasa Mali

Kungiyar kwallon kafa ta mata ta Mali 'yan kasa da shekaru 20, tana wakiltar Mali ne a gasar kwallon kafa ta matasa ta kasa da kasa.

Kungiyar ta fafata ne a gasar mata a gasar cin kofin Afrika ta shekarar 2019 da aka gudanar a birnin Rabat na kasar Morocco.

Kungiyar ta samu gurbin shiga gasar cin kofin mata ta WAFU U20 na 2022 da za a yi a Ghana.

Duba kuma[gyara sashe | gyara masomin]

  • Kungiyar kwallon kafa ta mata ta Mali

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

Template:Football in MaliTemplate:National sports teams of Mali