Kungiyar Kwallon Kafa ta Matan Mali 'Yan Kasa da Shekaru 20
Kungiyar Kwallon Kafa ta Matan Mali 'Yan Kasa da Shekaru 20 | |
---|---|
Bayanai | |
Iri | Ƙungiyar Ƙwallon Ƙafar Ƙasa da women's national association football team (en) |
Ƙasa | Mali |
Kungiyar kwallon kafa ta mata ta Mali 'yan kasa da shekaru 20, tana wakiltar Mali ne a gasar kwallon kafa ta matasa ta kasa da kasa.
Kungiyar ta fafata ne a gasar mata a gasar cin kofin Afrika ta shekarar 2019 da aka gudanar a birnin Rabat na kasar Morocco.
Kungiyar ta samu gurbin shiga gasar cin kofin mata ta WAFU U20 na 2022 da za a yi a Ghana.
Duba kuma[gyara sashe | gyara masomin]
- Kungiyar kwallon kafa ta mata ta Mali
Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]
Template:Football in MaliTemplate:National sports teams of Mali