Kungiyar Kwallon Kafa ta Matayen Nijar ta Kasa da Shekaru 20
Kungiyar Kwallon Kafa ta Matayen Nijar ta Kasa da Shekaru 20 | |
---|---|
Bayanai | |
Iri | Ƙungiyar Ƙwallon Ƙafar Ƙasa da women's national association football team (en) |
Ƙasa | Nijar |
Kungiyar kwallon kafa ta mata ta Niger ta kasa da shekaru 20 tana wakiltar Nijar a gasar kwallon kafa ta matasa ta kasa da kasa.
Nasara[gyara sashe | gyara masomin]
Tawagar ta samu gurbin shiga gasar cin kofin mata ta WAFU U20 na 2022 da za a yi a Ghana.
Duba kuma[gyara sashe | gyara masomin]
- Kungiyar kwallon kafa ta mata ta Nijar