Kungiyar Kwallon Kwando ta Mata ta Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya ta Kasa da Shekaru 18
Kungiyar Kwallon Kwando ta Mata ta Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya ta Kasa da Shekaru 18 | |
---|---|
Bayanai | |
Iri | national basketball team (en) |
Ƙasa | Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya |
Kungiyar kwallon kwando ta mata ta ƙasa da shekaru 18 ta Jamhuriyar Tsakiyar Afirka, ƙungiyar ƙwallon kwando ce ta Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya da take wakiltar kasa a kwallon kwando ta mata ta 'yan kasa da shekaru 18. Sannan kungiya ce wacce hukumar ƙwallon kwando ta Fédération Centrafricaine de Basketball ke gudanar da harkokinta . [1]
Tana wakiltar ƙasar a gasar ƙwallon kwando ta mata 'yan ƙasa da shekara 18 (ƙasa da shekara 18).
Duba kuma[gyara sashe | gyara masomin]
- Kungiyar kwallon kwando ta mata ta Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya
- Tawagar kwando na maza na 'yan kasa da shekaru 18 na Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya
Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]
- ↑ Profile - Central African Republic Archived 2017-07-20 at the Wayback Machine, FIBA.com, Retrieved 2 March 2017.
Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]
- An adana bayanan shiga tawagar Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya