Lesia Thetsane

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Lesia Thetsane
Rayuwa
Haihuwa Lesotho, 24 Mayu 1997 (26 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 

Lesia Thetsane (an Haife shi a ranar 24 ga watan May 1997) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na Mosotho wanda ke taka leda a matsayin mai tsaron gida ko ɗan wasan tsakiya a ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Ballard FC na USL League Two da kuma Kansas City Comets a Major Arena Soccer League.[1]

Sana'a[gyara sashe | gyara masomin]

Kafin kakar 2018, Thetsane ya shiga Kolejin Columbia Cougars a Amurka.[2][3] Thetsane ya sanya hannu kan kwangilar ƙwararru tare da Major Arena Soccer League 's Kansas City Comets a ranar 31, ga watan Agusta 2021.[4] Kafin kakar 2022, ya rattaba hannu a kungiyar kwallon kafa ta Ballard FC ta Amurka.[5]

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]



Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Lesia Thetsane at National-Football-Teams.com
  2. "I Am Ready For Likuena: Thetsane" . lestimes.com.
  3. "From landlocked to lockdown: Makoanyane, Thetsane bring Lesotho-bred game to Columbia Colleg" . columbiamussourian.com.
  4. Levinson, Scott. "COMETS ADD TALENTED DEFENDER/MIDFIELDER" . KCComets.com . Retrieved 5 August 2022.
  5. "Q&A With Ballard FC Players, Mako Makoanyane and Lesia Thetsane" . goballardfc.com.