Lindiwe Magwede
Lindiwe Magwede | |||||||||||||||||||
---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
Rayuwa | |||||||||||||||||||
Haihuwa | Zimbabwe, 1 Disamba 1991 (32 shekaru) | ||||||||||||||||||
ƙasa | Zimbabwe | ||||||||||||||||||
Sana'a | |||||||||||||||||||
Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||
Mahalarcin
| |||||||||||||||||||
Muƙami ko ƙwarewa | Mai tsaran raga |
Lindiwe Magwede (an haife ta a ranar 1 ga watan Disamba shekarar 1991) golan ƙwallon ƙafa ne na ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Zimbabwe . Ita mamba ce a kungiyar kwallon kafa ta mata ta Zimbabwe kuma ta wakilci kasar a wasansu na farko a gasar Olympics a gasar Olympics ta lokacin zafi ta shekarar 2016 . [1]
Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]
- ↑ Lindiwe Magwede – FIFA competition record