Luqman Oyebisi Ilaka
Appearance
| Rayuwa | |
|---|---|
| Haihuwa | 21 Disamba 1961 (63 shekaru) |
| Karatu | |
| Makaranta | Grange School, Ikeja |
| Sana'a | |
| Sana'a | ɗan kasuwa |
Luqman Oyebisi Ilaka (an haife shi 21 Disamba 1961) ya kasance ɗan siyasan Najeriya ne, ɗan kasuwa, mai ba da shawara kan harkokin shari'a da haraji kuma mai taimakon jama'a. An nada shi shugaban ma’aikatan jihar Oyo a karkashin gwamnatin gwamna Seyi Makinde daga 2019 zuwa 2021 a karkashin jam’iyyar PDP.
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]|
|
Wannan mukalar bata da Reference (Manazarta) ko daya, ka taimaka ta hanyar samar da Manazarta daga littafi ko yanar gizo, duba wannan shafin domin samun masaniya akan yanda zaka samar da Reference (Manazarta) a cikin wannan mukalar.
|