Lydia Eixas
Appearance
| Rayuwa | |||||||||||||||||||
|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
| Haihuwa | 7 Nuwamba, 1986 (39 shekaru) | ||||||||||||||||||
| Sana'a | |||||||||||||||||||
| Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||
| Muƙami ko ƙwarewa | Mai tsaran raga | ||||||||||||||||||
Lydia Eixas (an haife ta a ranar 7 ga watan Nuwamba shekara ta 1986) ƴar wasan ƙwallon ƙafa ce ta Namibia wacce ke taka leda a matsayin Mai tsaron gida a kungiyar ƴan mata ta Namibia Super League Girls & Goals da kuma tawagar mata ta Namibia . An ba ta suna Keeparo, ta kasance daga cikin tawagar a Gasar Cin Kofin Mata ta Afirka ta 2014 . [1][2]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "Shipanga names Gladiators for Women Championship". nfa.org.na. 2 October 2014.
- ↑ "Host Namibia unveil final squad". cafonline.com. 3 October 2014.