Lyiza (fim)

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Lyiza (fim)
Asali
Lokacin bugawa 2011
Asalin harshe Kinyarwanda (en) Fassara
Ƙasar asali Ruwanda
Characteristics
Genre (en) Fassara drama film (en) Fassara
During 21 Dakika
Launi color (en) Fassara
Direction and screenplay
Darekta Clémentine Dusabejambo
Marubin wasannin kwaykwayo Clémentine Dusabejambo
External links

Lyiza gajeren fim ne na Ruwanda na shekarar 2011 wanda Marie-Clementine Dusabejambo ta bada Umarni.

Takaitaccen bayani[gyara sashe | gyara masomin]

Koyaushe abin da ya gabata yana nan a cikin rayuwar Lyiza wacce ta kasance tana mai cike da ruguza tunanin kisan iyayenta, a lokacin kisan kiyashin da aka yi wa Tutsi a 1994 a Ruwanda. Lokacin da ta gane a cikin mahaifin abokin karatunta, Rwena, wanda ke da alhakin kisan su, ta faɗi haka a bainar jama'a, hakan ya haifar da tashin hankali. Amma jituwa ta dawo ta hanyar shiga tsakani na malami wanda ya kai matasa gidan tarihin kisan kiyashi, wurin tunawa, kuma ya jagoranci Lyiza zuwa ga neman gafara. Fim ɗin yana jaddada mahimmancin gogewa da ilmantarwa don gaskiya da sulhu. [1]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]