Menzi Banele Ndwandwe (an haife shi 1 ga watan Yuli shekara ta 1997) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na Afirka ta Kudu wanda ke taka leda a matsayin ɗan wasan tsakiya ga All Stars .
A matakin matasa na kasa da kasa ya taka leda a gasar COSAFA U-20 ta 2016 .[1]