Mohammedhen Beibou

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Mohammedhen Beibou
Rayuwa
Haihuwa Tevragh-Zeina (en) Fassara, 1995 (28/29 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 

Mohamedhen Beibou ( Larabci : محمدهن بيبو; an haife shi 5 ga watan Disambar 1995), ƙwararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne ɗan ƙasar Mauritaniya wanda ke taka leda a matsayin mai tsaron baya a ƙungiyar Super D1 Nouadhibou da kuma ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Mauritania . [1]

Girmamawa[gyara sashe | gyara masomin]

Nouadhibou

  • Super D1 : 2017-18, 2018-19, 2019-20, 2020-21 [1]
  • Kofin shugaban kasar Mauritania : 2017–18 [1]
  • Mauritaniya Super Cup : 2018[ <span title="This claim needs references to reliable sources. (December 2021)">abubuwan da ake bukata</span> ]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. 1.0 1.1 1.2 Mohammedhen Beibou at National-Football-Teams.com