Neyde Barbosa

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Neyde Barbosa
Rayuwa
Haihuwa Benguela, 23 Satumba 1980 (43 shekaru)
ƙasa Angola
Karatu
Harsuna Portuguese language
Sana'a
Sana'a handball player (en) Fassara
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru GP G
 
Muƙami ko ƙwarewa goalkeeper (en) Fassara
Nauyi 87 kg
Tsayi 175 cm

Neyde Marisa Pina Barbosa (an haife ta a ranar 23 ga watan Satumba 1980) 'yar wasan ƙwallon hannu ce ta kasar Angola.[1] Ta taka leda a ƙungiyar ƙwallon hannu ta mata ta Angola kuma ta halarci gasar ƙwallon hannu ta duniya ta shekarar 2011 a Brazil, da a shekarun 2004, 2012 da kuma a gasar 2016 Olympics na bazara.[2][3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Hilary; Gjerde, Arild; Heijmans, Jeroen; Mallon, Bill ; et al. " Neyde Barbosa Olympic Results" . Olympics at Sports-Reference.com . Sports Reference LLC. Archived from the original on 18 April 2020. Retrieved 13 August 2017.
  2. "XX Women's World Handball Championship 2011; Brazil – Team Roaster Angola" (PDF). International Handball Federation . Retrieved 5 December 2011.
  3. Neyde Barbosa at Olympics.com Neyde Barbosa at Olympedia

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]

Neyde Barbosa at Olympics.com

Neyde Barbosa at Olympedia