Nguenar Ndiaye
Nguenar Ndiaye | |||||||||||||||||||
---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
Rayuwa | |||||||||||||||||||
Haihuwa | 10 ga Janairu, 1995 (29 shekaru) | ||||||||||||||||||
Sana'a | |||||||||||||||||||
Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||
|
Nguenar Ndiaye (an haife ta a ranar 10 ga watan Janairun shekara ta 1995) 'yar wasan ƙwallon ƙafa ce ta ƙasar Senegal wacce ke taka leda a matsayin mai gaba a kulob din Faransa Bourges Foot 18 da kuma tawagar mata ta Senegal .
Ayyukan kasa da kasa[gyara sashe | gyara masomin]
Ndiaye ta buga wa Senegal kwallo a babban matakin a lokacin gasar cin kofin mata ta Afirka ta 2018.[1]
Bayanan da aka ambata[gyara sashe | gyara masomin]
- ↑ "Competitions - 11th Edition Women AFCON- GHANA 2018 - Match Details". CAF. Retrieved 9 August 2020.