Jump to content

Olufunke Adeboye

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Olufunke Adeboye
Rayuwa
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta Jami'ar Ibadan
Harsuna Turanci
Yarbanci
Sana'a
Sana'a Masanin tarihi
Employers Jami'ar jahar Lagos
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


Olufunke Adeboye 'yar Najeriya ce kuma farfesa ce a fannin Tarihin Zamani a Sashen Tarihi da Dabarun Nazari na Jami'ar Legas, Najeriya. Marubuciya ce dake da lambar yabo, ita ce mai rike da mukamin shugabancin Tsangayar Fasaha na Jami'ar Legas. A shekarar 2013 ta lashe lambar yabo ta Gerti Hesseling da AEGIS (Africa-Europe Group for Interdisciplinary Studies) don kyawun mukalar da ta rubuta wanda wani masanin Afirka ya wallafa a mujallar Nazarin Afirka ta Turai.

Tarihin Rayuwa

[gyara sashe | gyara masomin]

An haifi Olufunke Adeboye (née Òjó) a garin Ibadan, Najeriya. Ta kammala makarantar sakandare a makarantar 'Our Lady's High School', Ile-Ife, Jihar Osun, Najeriya a shekarar 1983. Ta ci gaba zuwa Jami'ar Ibadan, Najeriya inda ta sami digiri na farko na Arts (BA), digiri na biyu (MA), da digirin digirgir (PhD.) A Tarihi a cikin shekarar 1988, 1990, da 1997 bi da bi. Ta fara aikin koyarwa ne a matsayin Mataimakiyar Malama a Jami’ar Jihar Ogun (a yanzu ta zama Jami’ar Olabisi Onabanjo ), Ago Iwoye, Najeriya a shekarar 1991. A shekarar 1999, ta kuma tsallaka zuwa sashen tarihi na jami’ar Legas na wancan lokacin a matsayin Malama mai daraja ta I, inda matsayinta yayi ta ƙaruwa har aka ayyana ta a matsayin cikakkiyar Farfesa a watan Maris din shekarar 2011.

Zaɓaɓɓun wallafe-wallafe

[gyara sashe | gyara masomin]
    • “Framing Female Leadership on Stage and Screen in Yorubaland: Efunsetan Aniwura Revisited”, Gender & History 30, no.3, (October 2018): 666-681. https://doi.org/10.1111/1468-0424.12396
    • “Explaining the Growth and Legitimation of the Pentecostal Movement in Africa”, in Adeshina Afolayan, Jumoke Yacob-Haliso and Toyin Falola (eds.), Pentecostalism and Politics in Africa (Cham, Switzerland: Palgrave Macmillan, 2018), 25-40. https://www.palgrave.com/gp/book/9783319749105
    • “Home Burials, Church Graveyards and Public Cemeteries: Transformation in Ibadan Mortuary Practice, 1853-1960”, Journal of Traditions and Beliefs (Cleveland State University, Ohio, USA), 4 (2016) https://engagedscholarship.csuohio.edu/cgi/viewcontent.cgi?article=1060&context=jtb
    • "‘A Church in a Cinema Hall?’: Pentecostal Appropriation of Public Space in Nigeria," Journal of Religion in Africa 42, no. 2 (2012): 145-171. https://doi.org/10.1163/15700666-12341227
    • Adeboye, O. “Reading the Diary of Akinpelu Obisesan in Colonial Africa”, African Studies Review 51, no. 2 (2008): 75-97. https://doi.org/10.1353/arw.0.0074
    • “‘Iku Ya J’Esin’: Politically Motivated Suicide, Social Honor and Chieftaincy Politics in Early Colonial Ibadan”, Canadian Journal of African Studies 41, no. 2 (2007): 189-225. https://doi.org/10.1080/00083968.2007.10751356
    • “The Changing Conception of Elderhood in Ibadan, 1830-2000”, Nordic Journal of African Studies 16, no. 2 (2007): 261-278. https://njas.fi/njas/article/view/70/63
    • “Arrowhead of Nigerian Pentecostalism: The Redeemed Christian Church of God, 1952-2004”, Pneuma: Journal of the Society of Pentecostal Studies 29, no. 1 (Spring 2007): 23-56. https://doi.org/10.1163/157007407X178238
    • “Diaries as Cultural and Intellectual Histories” in Toyin Falola and Ann Genova (eds.), Yoruba Identity and Power Politics (Rochester, NY: University of Rochester Press, 2006), 74-95. JSTOR, https://www.jstor.org/stable/10.7722/j.ctt81p3p/8-Adeboye Archived 2020-08-06 at the Wayback Machine