Ousmane Keita
Ousmane Keita | |||||||||||||||||||||||||||||||
---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
Rayuwa | |||||||||||||||||||||||||||||||
Haihuwa | Mali, 9 Mayu 1994 (29 shekaru) | ||||||||||||||||||||||||||||||
ƙasa | Mali | ||||||||||||||||||||||||||||||
Karatu | |||||||||||||||||||||||||||||||
Harsuna | Faransanci | ||||||||||||||||||||||||||||||
Sana'a | |||||||||||||||||||||||||||||||
Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||||||||||||||
Muƙami ko ƙwarewa | Mai buga baya |
Ousmane Keita an haife shi a ranar 9 ga watan mayu shekarar(1994) kwararren dan wasan kwallon kafa ne dan kasar Mali, wanda ke taka leda a matsayin mai tsaron baya a kungiyar El Nasr .
Ayyukan kasa da kasa[gyara sashe | gyara masomin]
A cikin Watan Janairun shekara ta 2014, koci Djibril Dramé, ya gayyace shi ya kasance cikin tawagar Mali don gasar cin kofin Afirka ta shekarar 2014 . Ya taimaka wa kungiyar zuwa wasan dab da na kusa da na karshe inda ta sha kashi a hannun Zimbabwe da ci biyu da daya.