Rediyo Najeriya Kaduna

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Rediyo Najeriya Kaduna
Bayanai
Iri radio station (en) Fassara
Ƙasa Najeriya
Tarihi
Ƙirƙira 1962

radionigeriakaduna.gov.ng


Gidan Rediyon Tarayya na Najeriya Kaduna, wanda aka fi sani da Radio Kaduna, an kafa shi ne a shekarar ta 1962. Yanzu tana da mafi girman masu sauraron rediyo a yankin kudu da hamadar Sahara.

Tashar tana watsa shirye-shiryenta cikin harshen Hausa da Ingilishi da Nupe da Kanuri. Ana iya jin shirin Hausa a jihar Kaduna da ma duniya baki ɗaya akan gajeren zangon da ya kai kHz 6090, da kuma harshen Ingilishi a kan 4770 kHz. Tashoshin FM a cikin garin Kaduna su ne: Supreme FM akan 96.1 MHz da Karama FM akan 92.1 MHz.[1]

Duba kuma[gyara sashe | gyara masomin]

  • Radio Télévision Libre des Mille Collines - gidan rediyo makamancin haka wanda ya taka rawa a kisan kiyashin da aka yi a Rwanda .
  • Ra'ayin Anti-Igbo

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Radio Nigeria Online". Federal Radio Corporation of Nigeria. Archived from the original on 2010-08-24. Retrieved 2010-08-18.