Sadisu Abba Sawaba

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

Sadisu Abba Sawaba jarumi ne a masana'antar fim ta Hausa wato Kannywood ya Daɗe Yana fim a masana'antar yayi fina finai da dama a kanniwud.[1]

Takaitaccen Tarihin Sa[gyara sashe | gyara masomin]

Cikakken sunan sa shine sadisu Abba Sawaba amma anfi sanin sa da said Sawaba , Haifaaffen jihar filato ne a garin jos. Ya shiga Masana'antar fim ta hanyar Dan uwa Kuma aboki s.b Mansur daga Nan ya fara fim , yayi fina finai da dama a masana'antar sannan Kuma fitattun fina finai a masana'antar.[2]

Karatu[gyara sashe | gyara masomin]

Yayi karatun firamare a St. Paul Primary School Jenta Jos, yayi karatun Sakandire a garin Jos, daga nan yazo Nuhu Bamalli Kaduna yayi karatu. Daga nan ya tafi Abubakar Tafawa Balewa bauchi , daga Nan ya tafi jami,ar Jos, ta karshen da yayi itace Ambrose Alli university edo. A yanzun haka shi malamin makaranta ne a makarantar kofar kudu primary school a jihar kaduna[3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. http://hausafilms.tv/actor/sadisu_abba_sawaba
  2. https://www.blueprint.ng/kannywoods-problem-is-giving-lead-roles-to-only-famous-actors-sadi-sawaba/
  3. https://labarai.com.ng/tag/sadi-sawaba/