Seifeddine Makhlouf

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Seifeddine Makhlouf
Rayuwa
Haihuwa Tunis, 12 ga Augusta, 1975 (48 shekaru)
ƙasa Tunisiya
Karatu
Makaranta Faculty of Law and Political Science, Tunis (en) Fassara master's degree (en) Fassara : criminology (en) Fassara
Sana'a
Sana'a Lauya da ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa Dignity Coalition (en) Fassara

Seifeddine Makhlouf ( Larabci : سيف الدين مخلوف), an haife shi ne a watan Agusta, a ranar 12, a shekarar 1975, lauya ne kuma ɗan siyasa ɗan ƙasar Tunusiya.

Siyasa[gyara sashe | gyara masomin]

An zabi Makhlouf a Majalisar Wakilai ta Jama'a a shekarar 2019 kuma shi ne mai magana da yawun kuma shugaban kungiyar 'yan majalisar dokoki na Dignity Coalition .

Makhlouf shine dan takarar hadin gwiwar mutunci a zaben shugaban kasar Tunisia na shekarata 2019 inda ya samu kuri'u 147,351 a zagayen farko, wato kaso 4.37% na kuri'un.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]