Shiela Makoto

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Shiela Makoto
Rayuwa
Haihuwa Zimbabwe, 14 ga Janairu, 1990 (34 shekaru)
ƙasa Zimbabwe
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga baya

Shiela Makoto (An haife ta a ranar 14 ga watan Janairu shekara ta alif ɗari tara da casa'in 1990A.c) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Zimbabwe . Ita mamba ce a kungiyar kwallon kafa ta mata ta Zimbabwe kuma ta wakilci kasar a wasansu na farko a gasar Olympics a gasar Olympics ta lokacin zafi ta shekarar 2016 .

Makoto ya buga wa Blue Swallows Queens wasa a cikin shekara ta 2016. Ta taso cikin talauci a gidan mutane bakwai. Ta sami sana'a daga gwaninta a wasan ƙwallon ƙafa. Ta yi horo a kasar Switzerland kuma harkar kwallon kafa ce ta dauki nauyin karatun ta. [1]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

Wikimedia Commons on Shiela Makoto

  1. Makoto’s Mighty Warriors star shines bright, The Standard, Retrieved 5 August 2016

Template:Navboxes colour